Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

WAƘA TA 72

Mu Yada Gaskiya Game da Mulkin Allah

Mu Yada Gaskiya Game da Mulkin Allah

(Ayyukan Manzanni 20:​20, 21)

  1. 1. A dā muna cikin duhu

    Shaiɗan ya makantar da mu.

    Sai Jehobah Allahnmu,

    Ya koya mana gaskiya.

    Mun koyi nufin Allahnmu,

    Mun soma wa’azin Mulki,

    Mun yaɗa ɗaukakarsa

    Kuma muna tsarkake sunansa.

    Muna wa’azi ga kowa,

    Gida-gida da kan titi.

    Kullum muna ƙoƙartawa

    Don mu yi wa’azi sosai.

    Yin wa’azi a ko’ina

    Na sa a bauta wa Allah,

    Mu riƙa ƙoƙartawa

    Har sai Jehobah ya ce ya isa.

(Ka kuma duba Josh. 9:9; Isha. 24:15; Yoh. 8:​12, 32.)