DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
Ya Yi Amfani da Ikonsa ba Tare da Son Kai Ba
Mordekai ya sami iko sosai (Es 9:4; it-2-E 432 sakin layi na 2)
Ya kafa wani biki da ake yi kowace shekara don a ɗaukaka Jehobah (Es 9:20-22, 26-28; it-2-E 716 sakin layi na 5)
Ya yi abin da ya sa bayin Allah suka amfana (Es 10:3)
A yau, ꞌyanꞌuwa da suke ja-goranci a ƙungiyar Jehobah suna iya ƙoƙarinsu su yi koyi da misalin Mordekai.—cl 101-102 sakin layi na 12-13.