Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO

Yadda Za Mu Yi Wa’azi

Yadda Za Mu Yi Wa’azi

HAƊUWA TA FARI

Tambaya: Mene ne Mulkin Allah?

Nassi: Ish 9:6, 7 ko Mt 6:9, 10

Tambaya don Ziyara ta Gaba: Mene ne Mulkin Allah zai yi?

AN TATTAUNA BATUN A LITTAFIN NAN:

KOMAWA ZIYARA:

Tambaya: Mene ne Mulkin Allah zai yi?

Nassi: Za 72:16 ko Mt 14:19, 20

Tambaya don Ziyara ta Gaba: Yaushe ne Mulkin Allah zai zo duniya?

AN TATTAUNA ZABURA 72:16 A LITTAFIN NAN: