AYUBA 16-20
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Ka Karfafa Wasu da Furuci Mai Kyau
Ya kamata furucin mai ba da shawara ya zama mai ban ƙarfafa
16:4, 5
-
Ayuba ya bukaci taimako da kuma ƙarfafawa domin ya yi baƙin ciki da kuma sanyin gwiwa
-
Abokan Ayuba uku ba su ƙarfafa shi ba. Maimakon haka, sun zargi Ayuba kuma hakan ya daɗa sa shi baƙin ciki
Baƙar maganar da Bildad ya yi wa Ayuba ta sa shi kuka
19:2, 25
-
Ayuba ya roƙi Allah ya sauƙaƙa matsalolinsa, ko da zai mutu
-
Ayuba ya mai da hankali a kan begen tashin matattu kuma hakan ya sa ya ci gaba da jimrewa