IRMIYA 22-24
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Kana da “Zuciya Wadda Za Ta San” Jehobah?
Jehobah ya kwatanta mutane da ɓaure
24:5
-
Yahudawa masu aminci da suke zaman bauta a Babila suna kama da ɓaure mai kyau
24:8
-
Sarki Zedekiya da kuma wasu da suka yi abubuwa marasa kyau suna kama da ɓaure marar kyau
Ta yaya zan kasance da “zuciya wadda za ta san” Jehobah?
24:7
-
Idan muna nazarin Kalmar Allah da kuma bin umurninsa, Jehobah zai ba mu “zuciya wadda za ta san” shi
-
Wajibi ne mu riƙa bincika zuciyarmu kuma mu daina duk wani halin da zai iya ɓata dangantakarmu da Jehobah