17-23 ga Afrilu
IRMIYA 25-28
Waƙa ta 137 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ka Yi Ƙarfin Hali Kamar Irmiya”: (minti 10)
Irm 26:2-6
—Jehobah ya umurci Irmiya ya gargaɗar da mutane (w10 1/1 24 sakin layi na 6) Irm 26:8, 9, 12, 13
—Irmiya bai bar magabtansa su tsorata shi ba (jr-E 21 sakin layi na 13) Irm 26:16, 24
—Jehobah ya kāre annabinsa mai ƙarfin hali (w10 1/1 25 sakin layi na 1)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 27:2, 3
—Me ya sa ‘yan aike daga ƙasashe da yawa suka zo Urushalima, kuma me ya sa Irmiya ya yi musu karkiya? (jr-E 27 sakin layi na 21) Irm 28:11
—Ta yaya Irmiya ya nuna basira sa’ad da Hananiah ya yi jayayya da shi, kuma wane darasi ne hakan zai iya koya mana? (jr-E 187-188 sakin layi na 11-12) Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 27:
12-22
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) T-36
—Ka yi shiri don koma ziyara. Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) T-36
—Ka yi shiri don ziyara ta gaba. Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) lv 7 sakin layi na 4-5
—Ka nuna yadda za a iya ratsa zuciyar ɗalibi.
RAYUWAR KIRISTA
Waƙa ta 17
“Waƙoƙin Mulki Suna Sa Mu Yi Ƙarfin Hali”: (minti 15) Tattaunawa. Ka saka bidiyon nan Waƙar da Ta Ƙarfafa Fursunoni.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 11 sakin layi na 9-21
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 26 da Addu’a