24-30 ga Afrilu
IRMIYA 29-31
Waƙa ta 151 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Jehobah Ya Yi Sabon Alkawari”: (minti 10)
Irm 31:31
—An yi sabon alkawarin tun ƙarnuka da yawa da suka wuce (it-1-E 524 sakin layi na 3-4) Irm 31:32, 33
—Sabon alkawarin ya yi dabam da alkawari bisa doka (jr-E 173-174 sakin layi na 11-12) Irm 31:34
—Sabon alkawarin ya sa ya yiwu a gafarta zunubanmu gabaki ɗaya (jr-E 177 sakin layi na 18)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 29:4, 7
—Me ya sa aka ce Yahudawa da suka bar ƙasarsu su “biɗi salama” na Babila? kuma ta yaya za mu iya bin wannan ƙa’idar? (w96 5/1 19 sakin layi na 5) Irm 29:10
—Ta yaya wannan ayar ta nuna cewa annabcin da ke Littafi Mai Tsarki gaskiya ne? (g-E 6/12 14 sakin layi na 1-2) Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 31:
31-40
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Mt 6:10
—Ku Koyar da Gaskiya. Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ish 9:
6, 7; R. Yoh 16:14-16 —Ku Koyar da Gaskiya. Jawabi: (minti 6 ko ƙasa da hakan) w14 12/15 21
—Jigo: Mene ne Irmiya Yake Nufi Sa’ad da Ya Ce Rahila Tana Kuka Don ’Ya’yanta?
RAYUWAR KIRISTA
Waƙa ta 154
Tunasarwa Game da Taron Yanki: (minti 15) Jawabi. Ka tattauna wasu muhimman batutuwa da ke Littafin Taro na watan Afrilu 2016, shafuffuka na 6 da 8. Ka saka bidiyon nan Tunasarwa Game da Taron Yanki. Ka ƙarfafa iyaye su rubuta lambar wayarsu a bayan bajon yaransu. Hakan zai taimaka wa ’yan atenda su kira iyaye idan yaronsu ya ɓata. Ka sa mutane su yi ɗokin halartar taron yanki na 2017.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 11 sakin layi na 22-28, da akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 120 da Addu’a