22-28 ga Afrilu
1 KORINTIYAWA 14-16
Waƙa ta 22 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Allah Zai Zama ‘Kome da Kome’ ga Kowa”: (minti 10)
1Ko 15:24, 25—Sa’ad da Almasihu zai yi sarauta, zai hallaka dukan maƙiyan Allah (mwbr19.04-HA an dauko daga w98 7/1 27 sakin layi na 10)
1Ko 15:26—Za a kawar da mutuwa (kr 237 sakin layi na 21)
1Ko 15:27, 28—Kristi zai miƙa wa Jehobah mulkin da kuma sarautar (w12 9/15 12 sakin layi na 17)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
1Ko 14:34, 35—Shin manzo Bulus ya hana mata yin magana ne? (w12 9/1 9, akwati)
1Ko 15:53—Mene ne jiki marar mutuwa yake nufi? (w09 2/15 25 sakin layi na 6; w98 7/1 26 sakin layi na 7)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) 1Ko 14:20-40 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5) Ku kalli bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 3)
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka gabatar kuma ka tattauna (kar ka kunna) bidiyon nan Me Ya Sa Zai Dace Mu Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki? (th darasi na 9)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 6 sakin layi na 17-20 da kuma Taƙaitawa da ke shafi na 69-70
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 103 da Addu’a