Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

29 ga Afrilu–5 ga Mayu

2 KORINTIYAWA 1-3

29 ga Afrilu–5 ga Mayu
  • Waƙa ta 44 da Addu’a

  • Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

  • Jehobah Ne Allahn da Ke ‘Mana Kowace Irin Ta’aziyya’”: (minti 10)

  • Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)

    • 2Ko 1:22​—Mece ce ma’anar ‘shigambiya’ da kuma ‘hatimi’ da Allah ya ba wa shafaffun Kiristoci? (mwbr19.04-HA an ɗauko daga w16.04 32)

    • 2Ko 2:​14-16​—Mene ne wataƙila manzo Bulus yake nufi sa’ad da ya yi magana a kan yin “nasara” ta wurin Almasihu? (mwbr19.04-HA an ɗauko daga w10 8/1 23)

    • Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?

    • Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?

  • Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) 2Ko 3:​1-18 (th darasi na 10)

KA YI WA’AZI DA ƘWAZO

RAYUWAR KIRISTA