Talata, 7 ga Afrilu, 2020—Taron Tunawa da Mutuwar Yesu
Za a Yi Taron Tunawa da Mutuwar Yesu a Ranar Talata, 7 ga Afrilu, 2020
A kowace shekara idan lokacin tunawa da mutuwar Yesu ya zagayo, Kiristoci suna tunani sosai a kan yadda Jehobah da kuma Ɗansa Yesu suka nuna mana ƙauna da babu irinta. (Yoh 3:16; 15:13) Za ka iya yin amfani da akwatin nan don ka ga yadda littattafan Matiyu zuwa Yohanna suka nuna abin da Yesu ya yi a Urushalima kafin a kashe shi. An tattauna abubuwan nan a sashe na 6 na littafin nan Jesus—The Way, the Truth, the Life. Me ƙaunar da Allah da Yesu suka nuna maka za ta motsa ka ka yi?—2Ko 5:14, 15; 1Yo 4:16, 19.
HIDIMAR YESU TA ƘARSHE A URUSHALIMA
Lokaci |
Wuri |
Aukuwa |
Matiyu |
Markus |
Luka |
Yohanna |
---|---|---|---|---|---|---|
33, 8 ga Nisan (1-2 ga Afrilu, 2020) |
Bait’anya |
Yesu ya iso kwanaki shida kafin Idin Ƙetarewa |
|
|
|
11:55–12:1 |
9 ga Nisan (2-3 ga Afrilu, 2020) |
Bait’anya |
Maryamu ta zuba masa mai a kai da ƙafa |
26:6-13 |
14:3-9 |
|
12:2-11 |
Bait’anya-Baitfaji-Urushalima |
Ya shiga Urushalima da ɗaukaka, yana kan jaki |
21:1-11, 14-17 |
11:1-11 |
19:29-44 |
12:12-19 |
|
10 ga Nisan (3-4 ga Afrilu, 2020) |
Bait’anya-Urushalima |
Ya la’anta itacen ɓaure; ya sake tsabtace haikali |
21:18, 19; 21:12, 13 |
11:12-17 |
19:45, 46 |
|
Urushalima |
Manyan firistoci da marubuta sun ƙulla su kashe Yesu |
|
11:18, 19 |
19:47, 48 |
|
|
Jehobah ya yi magana; Yesu ya annabta mutuwarsa; rashin ba da gaskiyar Yahudawa ya cika annabcin Ishaya |
|
|
|
12:20-50 |
||
11 ga Nisan (4-5 ga Afrilu, 2020) |
Bait’anya-Urushalima |
Darasi a kan ɓauren da ya yanƙwane |
21:19-22 |
11:20-25 |
|
|
Urushalima, haikali |
An ƙalubalanci ikonsa; kwatancin ’ya’ya maza biyu |
21:23-32 |
11:27-33 |
20:1-8 |
|
|
Kwatanci: manoma masu kisa, bikin aure |
21:33–22:14 |
12:1-12 |
20:9-19 |
|
||
Ya amsa tambayoyi game da Allah da kuma Kaisar, tashin matattu, doka mafi girma |
22:15-40 |
12:13-34 |
20:20-40 |
|
||
Ya tambaya ko Kristi ɗan Dauda ne |
22:41-46 |
12:35-37 |
20:41-44 |
|
||
Kaito ga marubuta da Farisiyawa |
23:1-39 |
12:38-40 |
20:45-47 |
|
||
Ya lura da kyautar wata gwauruwa |
|
12:41-44 |
21:1-4 |
|
||
Dutsen Zaitun |
Ya ba da alamar bayyanarsa na gaba |
24:1-51 |
13:1-37 |
21:5-38 |
|
|
Kwatanci: budurwoyi goma, talinti, tumaki da awaki |
25:1-46 |
|
|
|
||
12 ga Nisan (5-6 ga Afrilu, 2020) |
Urushalima |
Manyan Yahudawa sun ƙulla su kashe shi |
26:1-5 |
14:1, 2 |
22:1, 2 |
|
Yahuda ya ƙulla makirci |
26:14-16 |
14:10, 11 |
22:3-6 |
|
||
13 ga Nisan (6-7 ga Afrilu, 2020) |
Kusa da kuma a cikin Urushalima |
Ya yi shiri don Idin Ƙetarewa na ƙarshe |
26:17-19 |
14:12-16 |
22:7-13 |
|
14 ga Nisan (7-8 ga Afrilu, 2020) |
Urushalima |
Ya yi Idin Ƙetarewa da manzanninsa |
26:20, 21 |
14:17, 18 |
22:14-18 |
|
Ya wanke ƙafafun manzanninsa |
|
|
|
13:1-20 |
||
Yesu ya ce Yahuda maci amana ne kuma ya sallame shi |
26:21-25 |
14:18-21 |
22:21-23 |
13:21-30 |
||
Ya kafa Abincin Maraice na Ubangiji (1Ko 11:23-25) |
26:26-29 |
14:22-25 |
22:19, 20, 24-30 |
|
||
Ya annabta cewa Bitrus zai yi musun saninsa kuma za a tarwatsa manzannin |
26:31-35 |
14:27-31 |
22:31-38 |
13:31-38 |
||
Ya yi alkawarin mataimaki; kwatancin itacen inabi na ainihi; ya ba da doka su nuna ƙauna; addu’a ta ƙarshe da manzanninsa |
|
|
|
14:1–17:26 |
||
Jathsaimani |
Ya yi baƙin ciki mai tsanani a cikin lambun; an ci amanar Yesu kuma an kama shi |
26:30, 36-56 |
14:26, 32-52 |
22:39-53 |
18:1-12 |
|
Urushalima |
Annas ya yi masa tambayoyi; Kayafa da Majalisar Yahudawa sun yi masa shari’a; Bitrus ya yi musun saninsa |
26:57–27:1 |
14:53–15:1 |
22:54-71 |
18:13-27 |
|
Yahuda maci amana ya rataye kansa (A. M 1:18, 19) |
27:3-10 |
|
|
|
||
A gaban Bilatus, sa’an nan Hiridus, kuma ya dawo wurin Bilatus |
27:2, 11-14 |
15:1-5 |
23:1-12 |
18:28-38 |
||
Bilatus ya so ya sake shi amma Yahudawa sun nemi ya saki Barabbas; an yanke masa hukuncin kisa a kan gungumen azaba |
27:15-30 |
15:6-19 |
23:13-25 |
18:39–19:16 |
||
(w. 3:00 da rana) |
Golgota |
Ya mutu a kan gungumen azaba |
27:31-56 |
15:20-41 |
23:26-49 |
19:16-30 |
Urushalima |
An sauke gawarsa daga gungumen kuma aka saka a cikin kabari |
27:57-61 |
15:42-47 |
23:50-56 |
19:31-42 |
|
15 ga Nisan (8-9 ga Afrilu, 2020) |
Urushalima |
Firistoci da Farisiyawa sun kawo masu gadin kabarin kuma suka rufe shi |
27:62-66 |
|
|
|
16 ga Nisan (9-10 ga Afrilu, 2020) |
Urushalima da kewayenta; Imawus |
An ta da Yesu; ya bayyana sau biyar ga almajiran |
28:1-15 |
16:1-8 |
24:1-49 |
20:1-25 |
Bayan 16 ga Nisan |
Urushalima; Galili |
Ya ƙara bayyana ga almajiran (1Ko 15:5-7; A. M 1:3-8); ya ba da umurni; ya ba da aikin yin almajirai |
28:16-20 |
|
|
20:26–21:25 |