Wata iyali a Afirka ta Kudu na rera waƙa a lokacin da suke yin ibada ta iyali

LITTAFIN TARO DON RAYUWA TA KIRISTA DA HIDIMARMU Disamba 2018

Yadda Za Mu Yi Wa’azi

Jerin tattaunawa game da yadda za mu sake ganin ’yan’uwanmu da suka mutu.

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

Mai Tsananta wa Kiristoci Ya Zama Kirista Mai Kwazo

Idan ana nazarin Littafi Mai Tsarki da kai, amma ba ka yi baftisma ba tukuna, za ka bi misalin Shawulu ta wurin aikata abubuwan da kake koya?

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

Barnaba da Bulus sun yi wa’azi a wurare da nesa

Duk da tsanantawa mai tsanani da Barnaba da Bulus suka fuskanta, sun ci gaba da taimaka wa mutane su zama Kiristoci.

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

An Dauki Mataki da Ya Yi Daidai da Kalmar Allah

Mene ne za mu koya daga yadda aka warware matsalar nan?

RAYUWAR KIRISTA

Mu Yabi Jehobah Ta Wurin Rera Waka da Farin Ciki

Wane amfani ne za mu samu daga rera wakokin Mulkin?

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

Ku Yi Koyi da Yadda Bulus Ya Yi Wa’azi da Kuma Koyarwa

Ta yaya za mu bi misalin manzo Bulus?

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

“Ku Lura da Kanku, da Kuma Dukan Garken”

Dattawa suna kula da ciyar da kuma kāre tumakin Yesu. Kuma sun san cewa da jinin Yesu ne aka fanshi kowane tumakinsa.