AYYUKAN MANZANNI 12-14
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Barnaba da Bulus sun yi wa’azi a wurare da nesa
13:12, 48; 14:1, 21, 22
Duk da tsanantawa da Barnaba da Bulus suka fuskanta, sun ci gaba da taimaka wa mutane su zama Kiristoci
-
Sun yi wa dukan mutane wa’azi
-
Sun ƙarfafa sababbin Kiristoci “su tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya”