NEHEMIYA 12-13
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Darussan da Za Mu Koya Daga Nehemiya
Nehemiya ya kāre bauta ta gaskiya da ƙwazo
13:
-
Babban Firist Eliashib ya ƙyale Tobiya wanda ba ya bauta wa Allah ya rinjaye shi
-
Eliashib ya ba Tobiya wuri a ɗakin cin abinci da ke haikalin
-
Nehemiya ya zubar da kayayyakin Tobiya, ya tsabtace ɗakin kuma aka soma amfani da shi yadda ya kamata
-
Nehemiya ya ci gaba da kawar da abubuwa masu ƙazamta daga Urushalima