NEHEMIYA 5-8
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Nehemiya Mai Kula Ne da Ya Kware
Tishri 455 K.H.Y.
8:1-18
-
Wataƙila a wannan lokacin ne Nehemiya ya umurci jama’ar su taru don bauta ta gaskiya
-
Hakan ya sa sun yi farin ciki sosai
-
Magidanta sun taru don su san yadda za su bi Dokar Allah sawu-da-kafa
-
Mutanen sun shirya yadda za su yi Idin Bukkoki