5-11 ga Fabrairu
MATTA 12-13
Waƙa ta 27 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kwatancin Alkama da Zawan”: (minti 10)
Mt 13:24-26—Wani mutum ya shuka iri mai kyau a gonarsa, sai wani mugu ya zo ya shuka masa zawan a ciki (w13 7/15 9-10 sakin layi na 2-3)
Mt 13:27-29—Alkamar da zawan sun girma tare har zuwa lokacin girbi (w13 7/15 10 sakin layi na 4)
Mt 13:30—A lokacin girbin, masu girbin sun fara ware zawan daga alkamar (w13 7/15 12 sakin layi na 10-12)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Mt 12:20—Ta yaya za mu ji tausayin mutane kamar yadda Yesu ya yi? (nwtsty na nazari)
Mt 13:25—Me ya sa muka gaskata cewa a dā wani zai iya shuka zawan a gonar alkamar wani? (w16.10 shafi na 32)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Mt 12:1-21
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Ka nuna bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) bhs 22-23 sakin layi na 10-12
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 5)
“Kwatanci Game da Mulki da Kuma Ma’anarsu”: (minti 10) Tattaunawa. Ka tattauna yadda waɗannan kwatancin suka shafi hidimarmu.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv rataye da ke shafi na 207-209
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 10 da Addu’a