19-25 ga Fabrairu
MATTA 16-17
Waƙa ta 45 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ra’ayin Wa Kake da Shi?”: (minti 10)
Mt 16:21, 22—Bitrus ya bar ra’ayinsa ya shafi tunaninsa (w07 3/1 10 sakin layi na 17)
Mt 16:23—Bitrus bai yi la’akari da ra’ayin Allah ba (w15 5/15 13 sakin layi na 16-17)
Mt 16:24—Wajibi ne Kiristoci su kasance da ra’ayin Allah sa’ad da suke harkokinsu na yau da kullum (w06 4/1 24 sakin layi na 9)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Mt 16:18—Wane ne dutse da Yesu ya kafa ikilisiyar Kirista a kai? (nwtsty na nazari)
Mt 16:19—Mene ne ‘maƙullai na mulkin sama’ da Yesu ya ba wa Bitrus? (nwtsty na nazari)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Mt 16:1-20
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Ka fara da bin bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi. Ka nuna yadda za a bi da waɗanda ba sa son jin wa’azinmu a yankinku.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
Bidiyon Komawa Ziyara ta Biyu: (minti 5) Ka saka bidiyon kuma ku tattauna shi.
RAYUWAR KIRISTA
Waƙa ta 78
“Hanyoyin Kyautata Yadda Muke Wa’azi—Yin Tambayoyi a Hanyoyin da Suka Dace”: (minti 15) Tattaunawa. Ka saka bidiyon nan Ku Yi Irin Aikin da Yesu Ya Yi—Ku Koyar da Mutane.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv babi na 4 sakin layi na 12-21 da akwatin da ke shafi na 42
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 134 da Addu’a