MATTA 16-17
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH |Ra’ayin Wa Kake da Shi?
16:21-23
-
Ko da yake Bitrus yana da manufa mai kyau sa’ad da ya yi furucin nan, amma Yesu bai ɓata lokaci wajen daidaita ra’ayin Bitrus ba
-
Yesu ya san cewa ba a lokacin ba ne ‘Allah zai sawwaƙa masa’ azabar da zai sha ba. Amma Shaiɗan ba ya son Yesu ya mai da hankali a wannan mawuyacin lokacin
16:24
Yesu ya nuna abubuwa uku da suka zama wajibi mu yi idan muna son Allah ya mana ja-gora. Mene ne kowannensu ya ƙunsa?
-
Ka yi musun kanka
-
Ka ɗauki gungumen azaba
-
Ka ci gaba da bin Yesu