18-24 ga Fabrairu
ROMAWA 7-8
Waƙa ta 27 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kana ‘Marmari Sosai Wajen Jiran Allah’?”: (minti 10)
Ro 8:19—Ba da daɗewa ba za a ‘bayyana ’ya’yan’ Allah (w12 7/15 11 sakin layi na 17)
Ro 8:20—“Halitta ta kāsa kai ga manufarta,” saboda bege (w12 3/15 23 sakin layi na 11)
Ro 8:21—Halitta “za ta sami tsira daga bautar da take wa ruɓewa” (w12 3/15 23 sakin layi na 12)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ro 8:6—Mene ne bambancin waɗanda suka ƙwallafa ransu ga ‘al’amuran jiki’ da kuma waɗanda suka ƙwallafa ransu ga ‘al’amuran ruhu’? (w17.06 3)
Ro 8:26, 27—Ta yaya Jehobah yake amsa addu’o’in da ba mu iya furta su ba? (w09 11/15 7 sakin layi na 20)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ro 7:13-25 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5) Ku kalli bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 6)
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka gabatar kuma ka tattauna (kar ka kunna) bidiyon nan Yaya Ake Gudanar da Nazarin Littafi Mai Tsarki? (th darasi na 9)
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Riƙa Jira da Haƙuri”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Wajibi Ne Ku Yi Tsere da Jimiri—Ku Kasance da Tabbacin Samun Ladan.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 3 sakin layi na 21-24 da Taƙaitawa da ke shafi na 38-39
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 124 da Addu’a