6- 12 ga Maris
IRMIYA 1-4
Waƙa ta 23 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ina Tare da Kai Domin In Cece Ka”: (minti 10)
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Irmiya.]
Irm 1:6
—Irmiya ya ji kamar ba zai iya yin aikin da aka ba shi ba (w11 3/15 29 sakin layi na 4) Irm 1:
7-10, 17-19 —Jehobah ya ce zai ƙarfafa Irmiya kuma zai taimaka masa (w06 1/1 26 sakin layi na 18; jr-E 88 sakin layi na 14-15)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 2:
13, 18 —Waɗanne abubuwa biyu marar kyau ne Isra’ilawa marasa aminci suka yi? (w07 4/1 9 sakin layi na 5) Irm 4:10
—A wane azanci ne Jehobah ya ‘ruɗi’ mutanensa? (w07 4/1 9 sakin layi na 1) Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya mini game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne na koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon da zan iya yin amfani da su a wa’azi?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 4:
1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Shirya Gabatarwa na Wannan Watan: (minti 15) Ka tattauna “Gabatarwa” na wannan watan. Ka saka bidiyon gabatarwar mujallu, sai ka tattauna wasu abubuwa a ciki.
RAYUWAR KIRISTA
Waƙa ta 149
Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma: (minti 7) Ka saka bidiyon nan Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma na watan Maris.
Za a Soma Rarraba Takardar Gayyata na Taron Tunawa a Ranar 18 ga Maris: (minti 8) Jawabin da mai kula da hidima zai yi. Ka tattauna Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu na Fabrairu 2016, shafi na 8. A ba kowa kofi guda na takardar gayyatar kuma a tattauna abin da ke ciki. Ka bayyana yadda ikilisiyarku za ta rarraba takardar a yankin gabaki ɗaya.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 9 sakin layi na 10-15, da taswirar nan “Ƙaruwar Adadin Nazarin Littafi Mai Tsarki,” da akwatunan nan “Jehobah Ya Sa Ya Yiwu” da “Yadda ‘Ƙanƙani’ Ya Zama “Al’umma” Mai Girma”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 74 da Addu’a