5-11ga Maris
MATTA 20-21
Waƙa ta 76 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Duk Wanda Yake So Ya Zama Babba A Cikinku, Dole Ne Ya Zama Mai Yi Wa Sauran Hidima”: (minti 10)
Mt 20:3—Farisawa masu girman kai suna son mutane su riƙa daraja da kuma gaishe su a “cikin kasuwa” (nwtsty hotuna da bidiyo)
Mt 20:20, 21—Wasu manzannin Yesu guda biyu sun bukaci a ba su babban matsayi da kuma iko (nwtsty na nazari)
Mt 20:25-28—Yesu ya gaya wa mabiyansa cewa wajibi ne su kasance da sauƙin kai (nwtsty na nazarin Mt 20:26, 28)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Mt 21:9—Mene ne taron jama’a suke nufi sa’ad da suka yi ihu suna cewa: “Hosanna ga Ɗan Dawuda”? (nwtsty na nazari)
Mt 21:18, 19—Me ya sa Yesu ya sa wani itacen ɓaure ya bushe? (jy 244 sakin layi na 4-6)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Mt 20:1-19
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Ka nuna bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) lv 36-37 sakin layi na 3-4
RAYUWAR KIRISTA
Waƙa ta 99
Bukatun Ikilisiya: (minti 5)
Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma: (minti 10) Ka saka bidiyon nan Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma na watan Maris.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv ratayen da ke shafi na 209-212
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 53 da Addu’a