19-25 ga Afrilu
LITTAFIN ƘIDAYA 22-24
Waƙa ta 8 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Jehobah Ya Mai da La’ana Ta Zama Albarka”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
L.Ƙi 22:20-22—Me ya sa Jehobah ya yi fushi da Bala’am? (w04 8/1 31 sakin layi na 5)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) L.Ƙi 23:11-26 (th darasi na 2)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
“Yadda Za Ka Daɗa Jin Daɗin Wa’azi—Yin Amfani da Kalmar Allah”: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Za Ku Ji Daɗin Almajirtarwa Idan Kun Inganta Yadda Kuke Wa’azi—Ku Riƙa Amfani da Kalmar Allah.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5) fg darasi na 5 sakin layi na 3-4 (th darasi na 6)
RAYUWAR KIRISTA
“Jehobah Ya Sa Tsanantawa Ta Buɗe Hanyar Yin Wa’azi”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Ganawa da Aka Yi da Ɗan’uwa Dmitriy Mikhaylov.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lfb darasi na 26
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 21 da Addu’a