DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
Yadda Jehobah Yake Ja-gorar Mutanensa
Jehobah ne yake zaɓan inda mutanensa za su je da lokacin da za su yi hakan (L.Ƙi 9:17, 18; mwbr21.03-HA an ɗauko daga it-1 398 sakin layi na 3)
Waɗanda suke sansanin suna bukatar su yi biyayya a kullum (L.Ƙi 9:21, 22; w11 4/15 4-5)
Jehobah ya yi amfani da mutane ajizai don su yi ja-gora (L.Ƙi 10:5-8)
Idan muka yi ma waɗanda suke ja-gora biyayya, hakan zai nuna cewa muna yi wa Jehobah biyayya.