17-23 ga Mayu
LITTAFIN ƘIDAYA 32-33
Waƙa ta 142 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ku Kori Dukan Mazaunan Ƙasar”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
L.Ƙi 33:54—Ta yaya ake rarraba gādon ƙasa ma Isra’ilawa? (mwbr21.05-HA an ɗauko daga it-1 359 sakin layi na 2)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) L.Ƙi 32:28-42 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
“Yadda Za Ka Daɗa Jin Daɗin Wa’azi—Yin Amfani da Misalai”: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Za Ku Ji Daɗin Almajirtarwa Idan Kun Inganta Yadda Kuke Wa’azi—Ku Riƙa Amfani da Misalai.
Jawabi: (minti 5) w09-E 10/1 30, akwati—Jigo: Me Ya Sa Jehobah Ya Albarkaci Yaƙi da Isra’ilawa Suka Yi a Dā? (th darasi na 13)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lfb darasi na 30
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 107 da Addu’a