24-30 ga Mayu
LITTAFIN ƘIDAYA 34-36
Waƙa ta 33 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ku Mai da Jehobah Mafakarku”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
L.Ƙi 35:31—Me ya sa Adamu da Hauwa’u ba za su amfana daga fansar Yesu ba? (mwbr21.05-HA an ɗauko daga w91 2/15 13 sakin layi na 13)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) L.Ƙi 34:1-15 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 3) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Mutumin ya ba da hujjar da mutane suka saba bayarwa a yankin. (th darasi na 12)
Komawa Ziyara: (minti 4) Ka soma da bin bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka gabatar (amma kar ka kunna) bidiyon nan Me Ya Sa Zai Dace Mu Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki? (th darasi na 9)
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5) fg darasi na 2 sakin layi na 9-10 (th darasi na 19)
RAYUWAR KIRISTA
Ka Zama Abokin Jehobah—Ƙauna Tana Sa A Yi Mana Horo: (minti 6) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon. Idan zai yiwu, ka zaɓi yara kuma ka yi musu tambayoyi na gaba: Me ya sa kuke bukatar horo a wasu lokuta? Ta yaya horo yake taimaka muku? Me ya sa Jehobah yake yi wa mutane horo?
“Ƙauna Ce Take Sa Jehobah Ya Yi Mana Horo”: (minti 9) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Jehobah Yana Yi wa “Duk Wanda Yake Ƙauna” Horo.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lfb darasi na 31
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 93 da Addu’a