Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

15-21 ga Mayu

2 TARIHI 22-24

15-21 ga Mayu

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

  • Jehobah Yana Sāka ma Wanda Ya Nuna Ƙarfin Zuciya”: (minti 10)

  • Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)

    • 2Tar 24:22​—Ta yaya annabcin da Zakariya ya yi ya cika? (w03 11/1 19 sakin layi na 3, 4)

    • A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da waꞌazi da dai sauransu?

  • Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) 2Tar 22:​1-12 (th darasi na 5)

KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO

RAYUWAR KIRISTA