DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
Kana Amfana Sosai Daga Kalmar Allah?
Josiya ya saurari Kalmar Allah da kyau (2Tar 34:18, 19; ka duba hoton shafin farko)
Ya yi ƙoƙari sosai don ya fahimci abin da aka karanta masa (2Tar 34:21; lfb 134 sakin layi na 2)
Ya ɗauki mataki a kan abin da ya ji (2Tar 34:33; w09 6/15 10 sakin layi na 20)
KA TAMBAYI KANKA, ‘Ina ɗaukan mataki da wuri idan na koyi wani abu game da Jehobah daga Kalmarsa, Littafi Mai Tsarki?’