DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
Yin Ibada Tare Yana Taimaka Mana
Hezekiya ya shirya Bikin Ketarewa mai girma a Urushalima (2Tar 30:1; it-1-E 1103 sakin layi na 2)
Mutane da yawa sun halarci bikin duk da cewa ana adawa da su (2Tar 30:10, 11, 13; it-1-E 1103 sakin layi na 3)
Sun yi farin ciki sosai kuma hakan ya ƙarfafa su su ci gaba da bauta wa Jehobah (2Tar 30:25–31:1; w13 11/15 17 sakin layi na 8)
KA TAMBAYI KANKA, ‘Ta yaya nake amfana saꞌad da na halarci taron ikilisiya da na yanki ko da ina fuskantar matsaloli?’