11-17 ga Nuwamba
2 YOHANNA 1-13; 3 YOHANNA 1-14–YAHUDA 1-25
Waƙa ta 128 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Dole Mu Dāge Sosai Mu Kiyaye Bangaskiyarmu”: (minti 10)
[Ku Kalli bidiyon Gabatarwar Littafin 2 Yohanna.]
[Ku Kalli bidiyon Gabatarwar Littafin 3 Yohanna.]
[Ku Kalli bidiyon Gabatarwar Littafin Yahuda.]
Ya 3—“Ku dāge sosai ku kiyaye bangaskiyarku” (w04 10/1 11-12 sakin layi na 8-9)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ya 20, 21—Ta yaya za mu “tsare [kanmu] cikin ƙaunar Allah”? (w08 12/15 29 sakin layi na 2)
Ya 14, 15—Ta yaya annabcin Enok ya cika? (wp17.1 12 sakin layi na 3)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) 2Yo 1-13 (th darasi na 12)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Ku kalli bidiyon kuma ku tattauna shi.
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 1)
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Mutumin ya ba da wata hujja da mutane suka saba bayarwa. (th darasi na 6)
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Sai ka ba da katin jw.org. (th darasi na 11)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 16 sakin layi na 16-19 da Taƙaitawa da ke shafi na 172-173
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 147 da Addu’a