18-24 ga Nuwamba
RU’UYAR DA AKA YI WA YOHANNA 1-3
Waƙa ta 15 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Na San Ayyukanku”: (minti 10)
[Ku kalli bidiyon Gabatarwar Littafin Ru’uyar da Aka Yi wa Yohanna.]
R. Yar 1:20—Yesu ne yake ma dattawa ja-gora (w12 10/15 14 sakin layi na 8)
R. Yar 2:1, 2—Yesu ya san duk abubuwan da suke faruwa a kowace ikilisiya (w12 4/15 29 sakin layi na 11; w01 2/1 11-12 sakin layi na 20)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
R. Yar 1:7—A yaushe ne dukan mutane za su ga Yesu “yana zuwa tare da gajimarai” kuma ta yaya? (kr 226 sakin layi na 10)
R. Yar 2:7—Mene ne “cin ’ya’yan itace mai ba da rai wanda yake cikin gonar Allah” yake nufi? (w09 1/15 31 sakin layi na 1)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) R. Yar 1:1-11 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5) Ku kalli bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 2)
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Sai ka gabatar da kuma tattauna (kar ka kunna) bidiyon nan Me Ya Sa Zai Dace Mu Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki? (th darasi na 3)
RAYUWAR KIRISTA
“Jehobah Ya San Abin da Muke Bukata”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Rahoton Kwamitin Koyarwa na 2017.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 17 sakin layi na 1-10
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 151 da Addu’a