Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

2-8 ga Disamba

ZABURA 113-118

2-8 ga Disamba

Waƙa ta 127 da Adduꞌa | Gabatarwar Taro (minti 1)

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

1. Ta Yaya Za Mu Nuna Godiyarmu ga Jehobah?

(minti 10)

Jehobah yana kāre mu, yana bi da mu da alheri, yana kuma cetonmu (Za 116:​6-8; w01 1/1 shafi na 21 sakin layi na 13)

Za mu nuna godiyarmu ga Jehobah ta wajen yin rayuwa da ta jitu da dokokinsa da kuma kaꞌidodinsa (Za 116:​12, 14; w09 7/15 shafi na 29 sakin layi na 4-5)

Za mu nuna godiyarmu ga Jehobah ta wajen “miƙa masa hadaya ta godiya” (Za 116:17; w19.11 22-23 sakin layi na 9-11)

2. Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah

(minti 10)

  • Za 116:15—Su waye ne “masu ƙaunarsa” da ayar nan ta ambata? (w12 5/15 shafi na 22 sakin layi na 1-2)

  • A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu?

3. Karatun Littafi Mai Tsarki

(minti 4) Za 116:1–117:2 (th darasi na 2)

KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO

4. Ka Gaya Masa Gaskiya—Abin da Yesu Ya Yi

(minti 7) Tattaunawa. Ku kalli BIDIYON, sai ku tattauna lmd darasi na 12 batu na 1-2.

5. Ka Gaya Masa Gaskiya—Ka Yi Koyi da Yesu

RAYUWAR KIRISTA

Waƙa ta 60

6. Bukatun Ikilisiya

(minti 15)

7. Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya

Kammalawa (minti 3) | Waƙa ta 29 da Adduꞌa