Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

14-20 ga Oktoba

ZABURA 96-99

14-20 ga Oktoba

Waƙa ta 66 da Adduꞌa | Gabatarwar Taro (minti 1)

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

1. Ku Yi Shelar Labari Mai Daɗi!

(minti 10)

Ku gaya wa mutane game da labari mai daɗi (Za 96:2; w11 4/1 6 sakin layi na 1-2)

Ku koya musu game da Ranar Hukunci (Za 96:​12, 13; w12 10/1 24 sakin layi na 1)

Ku gaya musu game da nufin Jehobah na sa duniyar nan ta cika da mutanen da suke ɗaukaka shi (Za 99:​1-3; w12 9/15 12 sakin layi na 18-19)

2. Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah

(minti 10)

  • Za 96:1—Mene ne furucin nan “sabuwar waƙa” yake nufi a yawancin wuraren da aka rubuta? (it-2-E 994)

  • A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu?

3. Karatun Littafi Mai Tsarki

(minti 4) Za 98:1–99:9 (th darasi na 11)

KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO

4. Yin Niyya Sosai—Abin da Yesu Ya Yi

(minti 7) Tattaunawa. Ku kalli BIDIYON, sai ku tattauna lmd darasi na 10 batu na 1-2.

5. Yin Niyya Sosai—Ka Yi Koyi da Yesu

RAYUWAR KIRISTA

Waƙa ta 9

6. Bukatun Ikilisiya

(minti 15)

7. Nazarin Littafi Mai Tsarki

Kammalawa (minti 3) | Waƙa ta 67 da Adduꞌa