Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

21-27 ga Oktoba

ZABURA 100-102

21-27 ga Oktoba

Waƙa ta 37 da Adduꞌa | Gabatarwar Taro (minti 1)

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH

1. Ku Riƙa Godiya don Ƙauna Marar Canjawa Ta Jehobah

(minti 10)

Ku nuna kuna ƙaunar Jehobah sosai (Za 100:5; w23.03 12 sakin layi na 18-19)

Ku guji yin abubuwan da za su ɓata abokantakarku da Jehobah (Za 101:​2, 3; w23.02 17 sakin layi na 10)

Ku guji waɗanda suke ɓata sunan Jehobah da ƙungiyarsa (Za 101:5; w11 7/15 16 sakin layi na 7-8)

KA TAMBAYI KANKA, ‘Yadda nake amfani da dandalin sada zumunta zai iya ɓata dangantakata da Jehobah?’

2. Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah

(minti 10)

  • Za 102:6—Me ya sa marubucin Zabura nan ya ce yana kama da wani babban tsuntsu? (it-2-E 596)

  • A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu?

3. Karatun Littafi Mai Tsarki

(minti 4) Za 102:​1-28 (th darasi na 12)

KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO

4. Fara Magana da Mutane

(minti 3) WAꞌAZI GIDA-GIDA. (lmd darasi na 2 batu na 3)

5. Komawa Ziyara

(minti 5) WAꞌAZI GIDA-GIDA. Ka tambayi mutumin ko zai so a yi nazari da shi. (lmd darasi na 9 batu na 4)

6. Ka Bayyana Imaninka

(minti 4) Gwaji. ijwbq talifi na 129—Jigo: An Canja Sakon da Ke Cikin Littafi Mai Tsarki Ne? (th darasi na 8)

RAYUWAR KIRISTA

Waƙa ta 137

7. ‘Na Manne Maka; Kana Rike da Ni’

(minti 15)

Tattaunawa. Ku kalli BIDIYON. Sai ka tambayi masu sauraro:

  • Ta yaya Anna ta nuna ƙauna marar canjawa?

  • Ta yaya za mu iya yin koyi da ita?

8. Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya

Kammalawa (minti 3) | Waƙa ta 96 da Adduꞌa