4-10 ga Yuni
MARKUS 15-16
Waƙa ta 95 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Yesu Ya Cika Annabcin Littafi Mai Tsarki”: (minti 10)
Mk 15:3-5—Bai ce kome ba sa’ad da aka zarge shi
Mk 15:24, 29, 30—An yi caca da tufafinsa kuma aka yi masa ba’a (nwtsty na nazarin Mk 15:24, 29)
Mk 15:43, 46—An binne shi a kabarin mai arziki (nwtsty na nazarin Mk 15:43)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Mk 15:25—Me ya sa abin da marubutan Linjila suka rubuta game da lokacin da aka rataye Yesu a kan gungume ya bambanta? (nwtsty na nazari)
Mk 16:8—Me ya sa juyin New World Translation bai saka dogo ko gajeren kammalawa a littafin Markus ba? (nwtsty na nazari)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Mk 15:1-15
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Ka nuna bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) jl darasi na 2
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Bi Yesu Sawu da Ƙafa”: (minti 15) Tattaunawa. Ka saka bidiyon nan Sunan Jehobah Ya Fi Muhimmanci.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv babi na 8 sakin layi na 11-18
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 140 da Addu’a