Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

Asabar

Asabar

“Ku Dage Sosai Ku Kiyaye Bangaskiyarku”​—Yahuda 3

DA SAFE

  • 9:20 Sauti da Bidiyo

  • 9:30 Waƙa ta 57 da Addu’a

  • 9:40 JERIN JAWABAI: Ku Tuna Cewa Marasa Bangaskiya Za Su Iya Zama Masu Bangaskiya!

    • • Mutanen Nineba (Yona 3:5)

    • • ’Yan’uwan Yesu (1 Korintiyawa 15:7)

    • • Manyan Mutane (Filibiyawa 3:​7, 8)

    • • Waɗanda Ba Su Damu da Addini Ba (Romawa 10:​13-15; 1 Korintiyawa 9:22)

  • 10:30 Ku Taimaka Musu Su Zama Masu Bangaskiya da Littafin Ka Ji Daɗin Rayuwa Har Abada! (Yohanna 17:3)

  • 10:50 Waƙa ta 67 da Sanarwa

  • 11:00 JERIN JAWABAI: Suna Dagewa Wajen Kiyaye Bangaskiyarsu

    • • Waɗanda Abokan Aurensu Ba Shaidu Ba (Filibiyawa 3:17)

    • • Waɗanda Mahaifinsu Ne Ko Mahaifiyarsu Ce Kaɗai Take Koya Musu Game da Jehobah (2 Timoti 1:5)

    • • Kiristoci Marasa Aure (1 Korintiyawa 12:25)

  • 11:45 JAWABIN BAFTISMA: Za Ku Rayu Har Abada Idan Kuna da Bangaskiya! (Matiyu 17:20; Yohanna 3:16; Ibraniyawa 11:6)

  • 12:15 Waƙa ta 79 da Shaƙatawa

DA RANA

  • 1:35 Sauti da Bidiyo

  • 1:45 Waƙa ta 24

  • 1:50 JERIN JAWABAI: Yadda ’Yan’uwanmu Suke Nuna Bangaskiya a . . .

    • • Afirka

    • • Asiya

    • • Turai

    • • Arewacin Amirka

    • • Yankunan Teku

    • • Kudancin Amirka

  • 2:15 JERIN JAWABAI: Ku Ƙara Ƙwazo a Hidimarku da Bangaskiya

    • • Ku Koyi Sabon Yare (1 Korintiyawa 16:9)

    • • Ku Je Inda Ake Bukatar Masu Shela (Ibraniyawa 11:​8-10)

    • • Ku Cika Fom na Makarantar Masu Yaɗa Bisharar Mulki (1 Korintiyawa 4:17)

    • • Ku Taimaka a Aikin Gine-ginenmu (Nehemiya 1:​2, 3; 2:5)

    • • Ku Riƙa Ajiye “Wani Abu” Don Yin Gudummawa (1 Korintiyawa 16:2)

  • 3:15 Waƙa ta 84 da Sanarwa

  • 3:20 WASAN KWAIKWAYO DAGA LITTAFI MAI TSARKI: Daniyel: Mutum Mai Bangaskiya​Kashi na 1 (Daniyel 1:1–2:49; 4:​1-33)

  • 4:20 “Ku Dage Sosai Ku Kiyaye Bangaskiyarku”! (Yahuda 3; Karin Magana 14:15; Romawa 16:17)

  • 4:55 Waƙa ta 38 da Addu’ar Rufewa