Koma ka ga abin da ke ciki

SASHE NA 1

Hasken Gaske a Duniya

Hasken Gaske a Duniya

Kalman kuwa tare da Allah yake, Kalman kuwa allah ne (gnj 1 00:00–00:43)

Yoh 1:​1, 2

Ta wurinsa ne aka yi dukan abubuwa (gnj 1 00:44–01:00)

Yoh 1:3a

Kalman ne tushen rai da kuma haske ga mutane (gnj 1 01:01–02:11)

Yoh 1:3b, 4

Duhu bai iya ya sha kan hasken ba (gnj 1 02:12–03:59)

Yoh 1:5

Luka ya bayyana wa Tiyofilus yanayi da kuma dalilin da ya sa ya rubuta Linjilarsa (gnj 1 04:13–06:02)

Lu 1:​1-4

Jibraꞌilu ya annabta haifuwar Yohanna Mai Baftisma (gnj 1 06:04–13:53)

Lu 1:​5-25

Jibraꞌilu ya annabta haifuwar Yesu (gnj 1 13:52–18:26)

Lu 1:​26-38

Maryamu ta ziyarci Alisabatu (gnj 1 18:27–21:15)

Lu 1:​39-45

Maryamu ta ɗaukaka Jehobah (gnj 1 21:14–24:00)

Lu 1:​46-56

An haifi Yohanna kuma an ba shi suna (gnj 1 24:01–27:17)

Lu 1:​57-66

Annabcin Zakariya (gnj 1 27:15–30:56)

Lu 1:​67-80

Ruhu Mai Tsarki ya sa Maryamu ta yi ciki, abin da Yusuf ya yi (gnj 1 30:58–35:29)

Mt 1:​18-25

Yusuf da Maryamu sun je Baiꞌtalami, An haifi Yesu (gnj 1 35:30–39:53)

Lu 2:​1-7

Malaꞌiku sun bayyana wa makiyaya a fili (gnj 1 39:54–41:40)

Lu 2:​8-14

Makiyaya sun je wurin ba wa dabbobi abinci (gnj 1 41:41–43:53)

Lu 2:​15-20

An miƙa Yesu ga Jehobah a haikali (gnj 1 43:56–45:02)

Lu 2:​21-24

Simeyon ya yi farin cikin ganin Almasihu (gnj 1 45:04–48:50)

Lu 2:​25-35

Hannatu ta yi magana game da yaron (gnj 1 48:52–50:21)

Lu 2:​36-38

Masu ilimin taurari sun kai ziyara, ƙullin Hirudus na kashe yaron (gnj 1 50:25–55:52)

Mt 2:​1-12

Yusuf ya ɗauki yaron da Maryamu suka gudu zuwa Masar (gnj 1 55:53–57:34)

Mt 2:​13-15

Hirudus ya kakkashe yara maza a Baiꞌtalami da kuma yankunansa (gnj 1 57:35–59:32)

Mt 2:​16-18

Iyalin Yesu sun zauna a Nazaret (gnj 1 59:34–1:03:55)

Mt 2:​19-23; Lu 2:​39, 40

Yesu da yake shekara goma sha biyu a haikali (gnj 1 1:04:00–1:09:40)

Lu 2:​41-50

Yesu ya koma Nazaret tare da iyayensa (gnj 1 1:09:41–1:10:27)

Lu 2:​51, 52

Haske na gaske yana zuwa cikin duniya. (gnj 1 1:10:28–1:10:55)

Yoh 1:9