Ka Nemi Amsoshin Waɗannan Tambayoyin
Ta yaya za mu nuna ƙaunarmu ga Allah? (M. Sha. 13:3, 4; 1 Yoh. 5:3)
Me ya sa ya kamata mu ƙaunaci ’yan’uwanmu? (1 Yoh. 4:11, 20, 21)
Ta yaya za mu nuna cewa muna ƙaunar mutane? (L. Fir. 19:18; Afis. 5:29)
Ta yaya za mu nuna ƙauna kamar Jehobah? (1 Bit. 4:8; Kol. 3:13)
Ta yaya za mu yi nasara a yabon Jehobah? (Zab. 104:33; 146:2, 5)
Mene ne yake nufi mu ƙaunace Jehobah da dukan zuciyarmu? (Fit. 34:14; Amos 5:15; Rom. 12:11)